Tinubu ya taya Ministan Yaɗa Labarai murnar cika shekaru 58
SHUGABAN Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, murnar cika shekaru 58 a duniya. A wata sanarwa da Mai Ba Shugaban Ƙasa Shawara Na Musamman Kan Harkokin Yaɗa Labarai, Cif Ajuri Ngelale ya fitar, Tinubu ya ce Idris, gogaggen ma’aikacin gwamnati...
Read more